27/02/2026
ALHAMDU LILLAH 😊
An buɗe sabuwar Tsangayar da Gwamnatin Gombe ta ginawa ƴan uwa dake Bojude Gombe State, Domin Haɓaka Karatun Alkur'ani mai girma, da nuna goyon bayansu ga ƴan uwa Almajirai makaranta Alqur'ani.
Mahalarta taro Manyan Alarammomi da yan uwa Almajirai da manyan sarakuna da manyan ma'aikatan Gomnati ne s**a smau halarta duk muna godiya
Duk wanda s**a bada gudumawa wajen samuwar irin wannan ayyukan Allah ya saka musu da Alheri, Allah ya bamu Albarkacin Al-Qur'ani. 🤲🏽💕
26/2/2026 Mu Koma Tsangaya ✍🏼✍🏽