Tambayoyi AKAN Shuwagabannin Nigeria?

Tambayoyi AKAN Shuwagabannin Nigeria? The purpose of this Group it to enlight Nigerians about what is going in our country

15/09/2020

Nigeria sai dai Allah. Ba Talakan ba ba mai Kudin ba Shuwagabannin ba. Gyara sai Allah. Allah gyara mana

15/09/2018

Sai Baba Muhammad Buhari 2019 insha Allah

26/03/2015

If Allah make Buhari for wining the Election, what did you do? Cry, Happy, or you will thanks Allah for making him as our President?

Ni dai A'a. Kaifa kefa?
14/03/2015

Ni dai A'a. Kaifa kefa?

YAJE GIDAN SARKIN KANO YAYI MUBAYA WACCE BAZATA AMFANESA BA
25/01/2015

YAJE GIDAN SARKIN KANO YAYI MUBAYA WACCE BAZATA AMFANESA BA

Wai banda wawa mara hankali waye zaice muzabi GEJ a 2010 Sai dai kash yayi ragon azanci aiba fada abaki bane amma tunda ...
06/01/2015

Wai banda wawa mara hankali waye zaice muzabi GEJ a 2010 Sai dai kash yayi ragon azanci aiba fada abaki bane amma tunda sunasonsa aiba wani abu bane sai yafito Campaign a AREWACIN kasar kaga daga nan injikinsa yafadamishi yajanye Rashin kunyarsa Idan kuma mune jikinmu yafamana sai mu hakura amma meye shawararku?

YA ALLAH MUN ROKEKA BI'ASMA IKAL HUSNA DAKA BAWA YAN MAJALISAN KASARNAN IKON CIRE WANNAN WAWA GOBE GOBENNAN
24/11/2014

YA ALLAH MUN ROKEKA BI'ASMA IKAL HUSNA DAKA BAWA YAN MAJALISAN KASARNAN IKON CIRE WANNAN WAWA GOBE GOBENNAN

24/11/2014

Yan majalisun Nigeria sunata cewa zasu Impeaching din amma abu dai k**ar wasa har iyanzu anata kashe mutane akasar nan to sai yaushe zakuyi maganinsa. To ALLAH ka kawo mana zaman lafiya akasarmu baki daya

20/11/2014

Banda waye zai ce asake Badluck 2015 Duk wanda kaga ya fada haka To basai kasha wahala ba wajen binciken ba

23/10/2014

WANDA BAI KARANTA BA ANBARSHI ABAYA

Allah sarki abin mamaki wancan watan da ya huce shugaban kasarna da yan majalisunsa s**a tabbatarwa mutanen kasar dacewa za'a tsagyata wuta,To duk mai hankali yak**ata yasan cewa sunyi hakanne badan komai ba sai dan Allah yana tona musu asiri wajen sayo MAKAMAI da aka k**a jirgin Shugaban CAN sunje sayo MAKAMAI tundaga nan kasakejin cewa Yan Boko Haram sunsake kai hari wani gu ko wani Bomb yasake tashi? sai s**a wayance da cewa za'a tsagyata wuta tsanin Sojin kasarnan da yan Kungiyar Boko Haram, To ya kai dan uwa wannan jeka ka dawo da'ake mana nacewa yan Kungiyar MUSULMAI ne yak**ata musan cewa bawata Boko Haram sa BADLUCK JORNA SHEGE DASHI DA WASU LA'ANTATTUN YAN AREWA KAFIRAI AZZALUMAI. ALLAH MUNA ROQONKA BI ASMA'IKAL HUSNA WA SIFATIKAL ULA KAMANA MAGANINSU KAFINMA 2015 KA GAMAMANA DASU

آمين ثم آمين

27/09/2014

Allah muna roqonka bi asma'ikal husna kakara tona asirin duk wani wanda yake da hannu akan ta'addancin da akeyi akasarnana musammamma a arewacin kasarnan ka hanasu zaman lafiya

Address

Jos

Telephone

+2347065019236

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tambayoyi AKAN Shuwagabannin Nigeria? posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share