13/10/2021
Hakika muna matukar godiya ga Allah da yakadaremu da wannan gagarumar nasara ga maigidanmu
Allah yabashi kantoman maradun Local government
Tabbas mundade muna adu,a kuma
Allah yakarbi adu,oinmu
Ya Allah kasa mu amfana da wannan
Lamari kuma Allah yabamu cikakiyar
Zaman lfy a jaharmu ta kasa baki daya
Ya Allah yayima kariya
Hon Alh umaru mu azu faru jikan moyi
Allah yataimakeka yabaka cikakiyar
Dama Allah yabaka ikon kulawa da al,ummarka da kuma kyautatamasu
Ameen
Allah yataimaki His Excellency
Hon Dr bello Muhammad matawallen maradun
Allah yakaramuna kariya
Via by Comrd atiku abubakar janbako